Pages

Games

Saturday 4 November 2017

Kannywood: Rigima Tsakanin Rahama Sadau Da Jarumi Ali Nuhu Ta Barke

Daga Mikiya
Binciken da muka yi ya nuna mana cewa tsskanin Magoya bayan Jarumi Ali Nuhu Dana Rahama Sadau suna Ruwan Ashariya Tsakaninsu
Talla
su dai magoya bayan Ali Nuhu mohammed suna hakan ne domin
zargin jarumar da yi wa ogan na su zagon kasa.
anda a ganin su ita
jarumar tana yin zagon kasan ne don anki a sanyata a cikin jerin jaruman
da za su fito a fim din FKD na gaba
mai suna ABOTA, sai aka sanya
wadda basu shiri da ita wato Nafisa
Abdullahi.
Wata majiya ta tabbatar mana da cewa tuni dai duk wani makusancin Ali Nuhu da mukarrabansa a ka
sanyasu su ka yi ‘Unfollowing’ din
Rahama Sadau a shafin su
Instagram.
Yanzu haka dai magoyan bayan Ali Nuhu sun sanya damarar Rigima da Jarumar a shafukan su na yanar gizo. Ga kadan daga cikin rubututtukan
wasu:
“Wallahi duk wanda ya taba Ali Nuhu
sai Inda karfina ya kare, an yi walkiya
mun ganki Kin manta lokacin da kike cikin
wahala aka fito da ke a cikin mutane” Kin manta lokacin da aka fifitaki akan kowa? Kin manta lokacin da
wulakantaki shi din da kike Zagi ya
rufa maki asiri?
“To, Wallahi ki shiga taitayinki, ki kuka da kanki. Don wallahi muna
jiranki sai kin maimaita duk abin da
kika fadi. Kuma kin yi kan ki kar ki kara cewa
shi babanki ne shi wawuya…
KORARRIYA
Ga kuma Abunda magoya bayan
Rahamar suka Rubuta kamar haka suna cewa dan Allah yai ma ni’ima , ya
Daukaka, tilas sae kayi hkuri da wayanda za suyi mk hassada, da
sharri dan dae sucinma gurinsu. Kiyi hkuri da ZAGI, BAKAR MAGANA,
ko CIN ZARAFI a boye ko a sarari ko
ta social media da ake yi. Rahama sadau Karki rama zagi idan an yi miki, domin in baki ramaba mai zagin iyayensa ya zaga.
Kisani Idan Jama’a zasu taru domin su amfanar da ke wani abu a duniya, wlh baza su amfanar da ke komai ba
sai abin da Allah ya tsara a gareki. Haka da Jama’a zasu hadu domin su cutar da Ke ko suga kin walaqnta wlh baza su iya yin ko daya ba, sai abin da Allah ya tsara a kanki
Karki kalli magulmata, Aikinsu suke yi, Ba ke ki ka basu aikin ba ”
me zakuce?

No comments

Post a Comment

Designed With & By Abijah Johnnie
Designed With & By Abijah Johnnie